iqna

IQNA

karfafa
Tehran (IQNA) A taron na biyu na cibiyoyin sa ido kan magunguna na kasa a kasashe mambobin kungiyar OIC, an amince da shirin karfafa hadin gwiwa tsakanin cibiyoyin harhada magunguna a kasashe mambobin kungiyar.
Lambar Labari: 3487823    Ranar Watsawa : 2022/09/08

Tehran (IQNA) A ganawar da ya yi da firaministan kasar Iraki, ministan harkokin cikin gidan kasar Iran ya tattauna kan alakar da ke tsakanin kasashen biyu da kuma hanyoyin karfafa hadin gwiwa da hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu.
Lambar Labari: 3487820    Ranar Watsawa : 2022/09/08

Daya daga cikin hanyoyin da za a tabbatar da daukar nauyi a tsakanin al'umma shi ne umarni da kyakkyawa da hani da mummuna.
Lambar Labari: 3487763    Ranar Watsawa : 2022/08/28

Suratul Yass tana da jigogi masu ban sha'awa waɗanda idan muka yi nazari a kan abubuwan da suka faru na tarihi, za mu sami fahimtar matsayinmu da matsayinmu a duniya da kuma fahimtar hanyoyin tallafawa tafarkin gaskiya.
Lambar Labari: 3487634    Ranar Watsawa : 2022/08/03

Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da wani kudiri da ta ayyana ranar 15 ga Maris a matsayin ranar yaki da kyamar Musulunci ta duniya.
Lambar Labari: 3487061    Ranar Watsawa : 2022/03/16

Tehran (IQNA) an sanya masallacin Cambriege a cikin jerin muhimman wurare da aka yi amfani da fasaha ta musamman wajen gina su a Burtaniya.
Lambar Labari: 3486296    Ranar Watsawa : 2021/09/11

Tehran (IQNA) wani malamin addinin kirista a Najeriya ya gina wa musulmi masallaci a wani kauye da ke kusa da birnin Abuja.
Lambar Labari: 3486246    Ranar Watsawa : 2021/08/27

Tehran (IQNA) Shugabannin kasashen duniya na ci gaba da taya Ebrahim Ra’isi murna akan nasarar da ya samu a zaben shugaban kasar Iran.
Lambar Labari: 3486030    Ranar Watsawa : 2021/06/20

Tehran (IQNA) masallacin Ahmad Al-fuli na daga cikin masallatai na tarihi a kasar Masar da ke jan hankula masu yawon bude ido a kasar.
Lambar Labari: 3485837    Ranar Watsawa : 2021/04/22

Tehran (IQNA) an gudanar da zaman taron karawa juna sani na limaman masallatan kasar Uganda tare da halartar wasu daga cikin wakilan kungiyoyin addini.
Lambar Labari: 3485472    Ranar Watsawa : 2020/12/19

Tehran (IQNA) an girmama yarinya mafi karancin shekaru a  kasar Tunisia da ta hardace kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3485286    Ranar Watsawa : 2020/10/18

Bangaren kasa da kasa, Ministan harakokin wajen Rasha Sergey Lavrov ya gudanar da ziyara a kasar Iraki.
Lambar Labari: 3484129    Ranar Watsawa : 2019/10/07

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taron kara wa juna sani kan kyawawan dabi’u a mahangar muslunci da kiristanci a Habasha.
Lambar Labari: 3484115    Ranar Watsawa : 2019/10/03

Bangaren kasa da kasa, an bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki ga wasu fitattun masu wasan sinima a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482782    Ranar Watsawa : 2018/06/23

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron kara wa juna sani na wakafin muslunci a kasar Sudan.
Lambar Labari: 3481694    Ranar Watsawa : 2017/07/12

Ministar Mata Ta Senegal:
Bangaren kasa da kasa, Amsato Sao Deby minister mai kula da harkokin mata a kasar Senegal ta fadi yaua gaban taron hadin kam musulmi na 30 cewa, mata na da rawar da za s taka wajen hada kan al’umma.
Lambar Labari: 3481039    Ranar Watsawa : 2016/12/15